Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
10 October 2025

Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa

Najeriya a Yau

About

Send us a text

A duk lokacin da a ka samu canjin shugabanci, hakan kan zo da kalubale da dama.


Muƙamin shugabancin Hukumar Zabe ta kasa na daga cikin mukamai a Najeriya da 'yan kasa ke cece-kuce a kai.

Ko wadanne irin Kalubale ne ke gaban sabon shugaban hukumar zabe ta kasa?


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.