Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari
31 October 2025

Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari

Najeriya a Yau

About

Send us a text

Duk da cewa gwamnati na da dubban kwararrun malamai a makarantunta, har yanzu ana ganin ɗaliban makarantun gwamnati na kasa da na makarantun masu zaman kansu wajen ƙoƙari da kuma sakamakon jarabawa.

 Wannan matsala ta daɗe tana jawo muhawara tsakanin iyaye, malamai da hukumomin ilimi.
Wasu na ganin matsaloli ne da ba za su rasa nasaba da rashin kulawa da watsi da harkar ilimi da gwamnati ta yi ba.
Ko wadanne dalilai ne suka daliban makarantun masu zaman kansu suka fi kokari idan aka kwatanta da daliban makarantu na gwamnati?


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.