Opens in a new window
Matakan da manoman Nijar ke ɗauka a lokutan da aka fuskanci ƙarancin ruwan sama
02 August 2026

Matakan da manoman Nijar ke ɗauka a lokutan da aka fuskanci ƙarancin ruwan sama

Muhallinka Rayuwarka

About

A Jamhuriyar Nijar,manoman dai sun fara da taka tsan-tsan ne saboda tsila-tsillar saukar ruwan shukar da suke fuskanta da kuma yanda ake samun dogon lokaci kafin saukar wani ruwan bayan saukar na farko, abun dake sanya shukar da suka yi ta mutu a ɗan wani lokaci.