Skip to content
Opens in a new window
Dangote ya buɗewa al'uma ƙofar shiga a dama dasu a harkokin matatar mai
12 September 2026

Dangote ya buɗewa al'uma ƙofar shiga a dama dasu a harkokin matatar mai

Mu Zagaya Duniya

About

Shirin mu zagaya Duniya na wannan ya ba da hankali ne akan yadda Attajirin Afirka Aliko Dangote ya buɗe ƙofar sayar da hannayen jari ga jama'ar Najeriya, sai kuma matakin da mahukuntan Nijar suka ɗauka na umartar masu ababen hawa dasu je Yamai babban birnin ƙasar domin duba lafiyar ababen hawansu, sai batun ladan da Shigaban Amurka Donald Trump ya sanya ladan Dala dubu biyar-biyar ga Amurkawa idan har jam'iyarsa ta Republican ta samu nasara a zaɓen tsakiyar wa'adi.