Skip to content
Opens in a new window
Yadda wuraren saida magunguna ke samun karbuwa a jamhuriyar Nijar lokacin damuna
17 August 2026

Yadda wuraren saida magunguna ke samun karbuwa a jamhuriyar Nijar lokacin damuna

Lafiya Jari ce

About

Shirin a wannan makon tare da Azima Bashir Aminu ya leƙa jamhuriyyar Nijar inda ya yi dubi kan yadda ake samun kafuwar wuraren saida magunguna birjik musamman a lokaci irin na damuna, wato dai lokacin da ake ganin yawaitar cutuka irin zazzaɓin cizon sabro.

Danna alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.....