Skip to content
Opens in a new window
Gwamanatin Najeriya na shirin Horas da malamai sama da miliyan guda
15 September 2026

Gwamanatin Najeriya na shirin Horas da malamai sama da miliyan guda

Ilimi Hasken Rayuwa

About

A yau shirin ya mayar da hankali ne kan matakin gwamnatin Najeriya kasa mafi yawan al'umma a nahiyar Afirka da ke shirin horas da malaman makaranta sama da miliyan guda.

Ku danna alamar sauraro domin jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.