15 September 2026
Gwamanatin Najeriya na shirin Horas da malamai sama da miliyan guda
Ilimi Hasken Rayuwa
About
A yau shirin ya mayar da hankali ne kan matakin gwamnatin Najeriya kasa mafi yawan al'umma a nahiyar Afirka da ke shirin horas da malaman makaranta sama da miliyan guda.
Ku danna alamar sauraro domin jin cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.