About
Shugaban gwamnonin jihohin dake kewaye da Tafkin Chadi, Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya ziyarci Ndjamena domin ganawa da jami'an tsaro da kuma yan gudun hijirar da suka makale a can, wanda shi ne irin sa na farko.
Bayan kammala ziyarar, ga abinda ya shaidawa Bilyamimnu Yusuf dangane da ziyarar...