Skip to content
Opens in a new window
Muhawara kan banbance tsakanin ƙabilun Hausawa da kuma Fulani a Najeriya
08 September 2026

Muhawara kan banbance tsakanin ƙabilun Hausawa da kuma Fulani a Najeriya

Al'adun Gargajiya

About

Shirin al'adunmu na gado tare da Abdoulaye Issa a wannan makon ya mayar da hankali kan zamantakewa da auratayyar ƙabilun Hausawa da Fulani, ƙabilu 2 da suka juye zuwa Hausa Fulani bayan zaman tare na tsawon shekaru musamman a Najeriya.

A baya-bayan nan muhawara ta fara zafi kan buƙatar banbance ƙabilun biyu zuwa Hausa daban da kuma Fulani zalla, lamarin da ya ci karo da fahimtar wasu daga cikin masana a ɓangaren al'adu.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.